Friday, October 28, 2016

Aure a gidan Shugaban Kasa Muhammadu Buhari . 
__________________



A gobe Assabar 29/10/2016 ne a ke sa ran gabatar da Daurin Auren Ýar Shugaban Kasa Muhammadu Buhari , alamu na nuna cewa Daura zata yi cikar Kwari .

Wannan dai shi ne a Karon farko tun bayan rantsar da shi a matsayin Shugaban Najeriya a shekarar da ta gabata 2015 , tun safiyar yau din nan Manyan Mutane a ko ina a fadin Najeriya ke tururuwa don halarta wannan Aure .

Ita dai Fatima Ýa ce ga Shugaban Kasa Muhammadu Buhari da Matar sa ta farko ta haifa masa Marigayiya Hajiya Safinatu Buhari , Shugaban Bankin bada rancen Gidaje na gwamnatin tarayya shi ne zai kasance Angon ta Mal . Gumba Ya'u Kuma .

Allah yasan ya albarka cikin wannan Aure .

Thursday, October 27, 2016

Wa'inda suka yi register na N-POWER; zasu afna cikin kason zun zurutun kudi Naira Biliyan 65 da Shugaban kasa ya sake


-----------------------------------------------------------
    

Gwamnatin tarayyar tayi Umarnin a saki zun zurutun kudi har naira billion 65bn ga sabon shirin ta na National Social Investment Programme.

Karamar Minister Budget and National Planning Hajiya Zainab Ahmed ce ta bayyana haka ga manema labari

In ba'a mance ba a baya Gwamnatin tarayya tayi alkawarin samar da ayyukan yi ga dubban matasan da basu da aikin yi tare da biyan albashi naira Dubu biyar ga marasa galihu

Wanda a dalilin haka ta samar da National social investment Programme da za'a gabatar da ayyukan Karkashin sa.

Wednesday, October 26, 2016

Bauchi Governor And His Detractors October 26, 2016

Bauchi Governor And His Detractors
October 26, 2016

Sani Muhammad Kabir

I bumped into a very exciting political story on Bauchi State last week. It was reported that the governor had appointed 12 persons as media assistants on social network. According to the online statement, team is tasked with the ‘“responsibility of showcasing and propagating the good work of the Governor of the State on social networks”. This is good news.
If there is one governor, who has been unlucky with media reports, and the story of the work in his state, it is Governor Muhammad Abdullahi Abubakar of Bauchi State. For over a long time, I just couldn’t comprehend this media quirk, until some months ago when the war between Governor Abubakar and his political foes became open.
The political turn of events in Bauchi since 2015 has left me and many other indigenes of the State bitter and confused. We have always been used to opposition party members fighting the government in power – from inception to the next election.
This new regressive turn that members of the Governor’s political party are the ones fighting his administration as they don’t see anything good in the State despite the many developmental projects on ground, is actually a thing of concern for anybody who wants the progress of Bauchi State.
I am not a supporter of Abubakar. In fact, I never gave him a chance to do well on the basis of his legal background, because I initially thought Bauchi State doesn’t need another technocrat, at least not at that material time.
Having escaped the 8 years of PDP misrule, what I felt Bauchi State needed then was a man with vast political and administrative experience, not a career Barrister like M A Abubakar. It is however magical that the man has completely proven me wrong with his laudable projects, social innovations and administrative vision.
In the last 17 months, Abubakar has redefined development and good governance in Bauchi State, for once in a long while, the people of Bauchi are happy and satisfied with government policies and programmes. The love and support the public has for the Governor is an attestation of that fact.
In just a short time, the governor has positively impacted on every facet of human life in the State – education, security, agriculture, healthcare, employment, water, empowerment as well as housing and shelter. It’s like Abubakar has been preparing all his life on how to solve Bauchi’s entire problem and he is doing just that.
It is therefore worrying when some group of party men decided to bring the governor down despite his progressive strides in the State. It begs the question, whose beneficial interest is this political war serving? Definitely not the people of Bauchi State.
Constructive political opposition is a good thing for any government of the day. It helps keep the administrators in line and it gives the public an option for change, but it is a blatant disregard for the public when politicians selfishly fight a government that is doing well for the people as it is the case presently in Bauchi State.
It is bewildering that the people that should support and help the Governor to continue to do well for the people of the State are particularly the ones who chose to selfishly fight and distract Abubakar to the detriment of the development of our dear State.
If the power blocs in the State actually meant well for the people, they would have known that this is no time for dirty politicking. This is the time to make amends for every political difference and come together for the betterment of Bauchi State.
There are always lots of dusts after an election in every State, but the smart political elites in most States sheath their swords and push forward the winning government for the development of their States. Other elected politicians virtually provide a platform for administrative guidance for the man in power. This is the political tradition in the country, which unfortunately the political office holders in Bauchi have chosen to ignore.
They have chosen to fight the governor for their own selfish political reasons. They have chosen to ignore what the people want and carved a path that will lead to the end of political relevance. They have chosen to blindly touch the anger and fury of the electorate.
It is worthy of note that, the political blackmail and counter blackmail on Abubakar has only made the governor more popular by the day. It is pleasing that Governor Abubakar is smart and wise enough to fight this political war with his progressive and developmental work in the State.
I wish to plead with Governor Abubakar to stay focus in governance and ignore his ‘party men’s’ unnecessary attacks on his person and government. This is not only a fight on the governor; it is also a fight against the people of Bauchi State. And the people will fight back with their voter’s card when the time is right.
All of our religions tell us that it is God Almighty that gives power to man and takes it when he pleases. The earlier these political detractors in the State understand that, the better for them and Bauchi State. Cynicism is not going to give them power, only God can.
Kabir can be reached on kbkatagum@gmail.com

Tuesday, October 25, 2016

Bauchi to clamp down on illegal miners, Governor Abubakar warns

Bauchi to clamp down on illegal miners, Governor Abubakar warns

Disturbed by the activities of illegal miners in many parts of Bauchi State and the damage to the environment in the face of dwindling resources available to government for executing projects, Governor Mohammed Abubakar has warned that government will soon start clamping down on illegal miners with a view to making the sector profitable to both the government and the miners.

Represented by his Deputy, Engineer Nuhu Gidado, the governor
who stated this while receiving a delegation from the revenue mobilization, allocation and fiscal commission led by a federal commissioner, Barrister Tukur Batutar, regretted that illegal miners who destroy the environment in many parts of the State through their activities merely work for the foreigners who buy the illegally mined mineral resources at low costs and export them to where they are bought and processed without commensurate profits accruing to Nigeria or the state where they are mined.

The governor observed that minerals are the major alternative the state has a substitute to oil, and pointed out that illegal miners do not know amount of loss the causing the economy of the state and nation as well as the value of the minerals the state is losing to their activities.

He said the State has gone into partnerships with many foreign consultants from China, Hong Kong, Czech Republic and Lebanon that have interest solid minerals that abound in different parts of the State.

Governor Mohammed Abubakar stressed that with the passage into law of the law on public-private-partnership, the State has opened up windows of mutual investment opportunities for prospect investors to exploit, “especially in this sector of solid mineral that has more returns on investments than oil”, and therefore assured that government will partner the Commission in maximizing the exploitation of other sources of non-oil revenues for the State.

He recalled that the Group Managing Director of Nigeria National Petroleum Corporation, NNPC who was recently in the State, said the President has directed the Corporation to resume oil search in the State. The governor expressed confidence that with this sincere renewed effort, Bauchi is sure of becoming an oil producing State.    

Earlier, the federal commissioner, revenue mobilization, allocation and fiscal commission, Barrister Tukur Batutar who noted that Bauchi is one of the states that are heavily endowed with solid minerals, pointed out that because of the poor state of the nation’s economy, the Commission is touring the states to investigate how to tap resources to fund the federation accounts from non-oil sector.
He said the Commission is determined to ascertain the number of solid mineral companies working in the state and identify areas of their operation in while investigating the scale of illegal mining taking place with a view to finding lasting solutions to the problem.

Abubakar Al-Sadique is Press Secretary to His Excellency, the Governor 25/10/2016

Tuesday, October 18, 2016

HOTUNA: AISHA BUHARI TA BAR LONDON TANA HANYARTA NA ZUWA BRUSSELS

Aisha Buhari ta kammala ziyarar ta na London zata kuma tafi Brussels domin ziyarar aiki na kungiyar matan shugabannin Afirka, a yau tabi jirgin kasa wanda ake kira Eurostar.





EFCC TA CAFKE OBANIKORO, TSOHON KARAMIN MINISTAN TSARO NA NIGERIA



EFCC Ta cafke tsohon karamin Ministan tsaro na Nigeria, Musiliu Obanikoro, bayan dawowansa daga kasar Amurka.

Obanikoro, wanda ya taba zamowa Ambasadan Nigeria a kasan Ghana, ya gudu daga Nigeria a 2015 bayan tsohon shugaban kasa Goodluck Jonathan ya fadi a zabe. 

SaharaReporters sun rawaito cewa ya shigo Nigeria ne tare da taimakon wasu manyan gwamnati da sukayi alkawarin temaka masa wajan hukuma. 
A kwanakin baya ya taba alkawarin cewa baze taba dawowaba, saboda gwamnatin Amurka zata bashi kariya dan yana da takardan shaidan dan kasa. 

Thursday, October 13, 2016

'Yan matan Chibok sun Isa Abuja kuma sun gana da VP Osinbajo, Ga kuma jerin sunayen su!!!






Bayanin manema labarai daga Ministan watsa labarai akan sake yan matan Chibok su 21

Press release!!!


                      


LABARI DA DUMIDUMINSA!!!: An sako 21 daga cikin 'Yan matan Chibok wa'enda Boko Haram suke garkuwa da su




21 daga cikin 'Yan matannan na Chibok da yan boko-haram sukayi garkuwa da su, an sako su
Wanda wasu kafofin yada labarai sun rawaito cewa hakan ya biyo bayan sake wasu daga cikin 'yan uwansu da gwamnatin Najeriya take tsare dasu
Amma gwamnatin Najeriyan ta bakin ministan yada labarai sun musanta hakan. 
Tuni dai aka deba yan matan a jirgin sama zuwa Maiduguri dan duba lafiyarsu 

Monday, October 10, 2016

'YAN SANDA SUN CAFKE WASU MUTANE BIYU DA DAKAKKEN KAN MUTANE A IPAJA NA JAHAR LAGAS



__________________________________________ 'Yan Sanda sun kama Jamiu Alabi 'dan shekara 24,da kuma Yemi John' yar shekara 32 cikin dare da dakakken kanyin mutane da suka shiryashi a cikin Buredi (Bread).

 Wannan lamari ya faru ne ranar Asabar 'dinnan daya wuce a Church Bus Stop cikin Ipaja dake jihar Lagas
 Wa'enda aka kaman dai sun shirya dakakken kayukanne a cikin Leda sai suka sanya salitep da rubuta suna kamar haka a jikin kowani daya kaman haka; Danjumo N20,000, Yusuf N70,000 da kuma Alhaji Mumuni N10,000

 Mai magana da yawun 'yan Sanda Superintendent(SP) Dolapo Badmos, ya baiyana cewa ananan ana kan tsastsauran bincike akan wannan lamari

 Ya kuma 'kara baiyana cewa akwai 'yan fashi da makami da akayi nasaran cafke su a hanyan Shibiri/Imude zuwa Ojo, bayan sun yiwa wata mata mai suna Ifeoluwa Francis fashi.
 Segun Ariyo dan shekaru 17 da Michael Adetona dan shekaru 16, tace sun 'kwace mata N20,000, da BlackBerry Z3 da kuma recharge cards. Badmos tace an cafke sune sa'ilin da suke 'kokarin rabawa.

Thursday, October 6, 2016

ZIYARAN GWAMNA KASAR CHINA KWALLIYA ZA TA BIYA KUDIN SABULU!




Daga Balarabe Shehu Ilelah
______________________________________________
A sakamakon ziyarar da gwamnan Jihar Bauchi M A Abubakar Esq, ya kai china, wata tawagar kwararru kan aikin noma wadanda kuma ke da sha'awar zuba jari a aikin gona ta iso Bauchi domin ziyarar gani da ido . makasudin zuwansu dai shi ne 1. ganin filayen noma da jihar bauchi ke da su domin su bude katafaren gonan noman abubuwa daban daban a jihar Bauchi, sannan su taimaka wajen hadinguiwa da manomanmu da kuma horas da su hanyar noman zamani ta yadda Jihar Bauchi za ta yi fintinkau wa sauran jihohi wajen aikin gona a Nijeriya. tawagar ta ziyarci  wani makeken filin noma a gadar maiwa da Giwo Farms a Alkaleri inda ta ga gonakin kankana da gyada da masara da shinkafa da sauransu .2. tawagar na da sha'awar karbar kamfanin nama na Bauchi domin sake farfado da shi kuma ta ziyarci kamfanin naman a Bauchi .3 Tawagar ta ziyarci kamfanin yin takin zamani na Bauchi , a nan ma ta nuna sha'awarta na karbar wajen domin  farfado da shi da kuma bunkasa shi ta yadda za ta samar da takin zamani  Nijeriya baki daya. Wadanda suke zagawa da  tawagar ta mutanen  kasar China sun hada da  Eng Habu Mamman  da Kwamishina aikin gona na jiha da Gneral Manager  na Kamfanin nama na bauchi Dr. Kassim da  Manajojin aikin gona  Alhaji Sade da Yariman Gital  da Shugaban kamfanin zuba jari na Bauchi da dai sauran wadanda Gwamanan ya wakilta. Za mu cigaba da kawo muku ayyukan da  tawagar ke yi na ziyarce ziyarce a Bauchi. Allah sa wannan ziyarar ta amfani al'ummar jihar Bauchi da Nijeriya baki daya.

Monday, October 3, 2016

AN SAKE SAMUN ZUNZURUTUN KUDI DALA MILIYAN TALATIN ($30M) A WANI SABON ASUSUN AJIYA NA UWAR-GIDAN. TSOHON SHUGABAN KASA PATIENCE JONATHAN



A wani sabon labari da muka samu daga shaharenren camfanin labaran nan na saharareporters, sun baiyana cewa an samu wani sabon asusun ajiya na banki dake da alaka da matan tsohon shugaban kasa Patience Jonathan da zunzurutun kudi dala miliyan talatin ($30M).
 Wannan labari yana zuwa ne jim kadan bayan dawowansu daga kasan waje, yanda suka sauka da mijinta a filin jirgin sama dake jihar Port Harcourt domin karasawa Jihar Bayelsa.
Tsohuwar first ledin dai hukumar EFCC tana tuhumarta da almundahana, wanda hakan ya janyo rufe wasu asusun ajiyanta na banki da kuma wasu kaddarori.

Saturday, October 1, 2016

HAUSA TA SAMU CI GABA A DUNIYA!, "NA KARA YAREN HAUSA A FACEBOOK" INJI MARK ZUCKERBERG

_____________________________________________



Me kamfanin nan na Facebook (Mark Zuckerberg) ya baiyana cewa ya kara yaren  Hausa da Fula a jerin yaru-rukanda suke camfanin nasa.
A jiya Jumma'a ne ya kara yaru-rukan tare da wasu guda biyu wato yaren Maltese da Corsican, a yanzu dai facebook tana amfani da yaru-ruka sama da dari (100).

A ranar Jumma'a 2 ga watan satumba ne Mark Zuckerberg yakai ziyara fadar shugaban kasa domin ganawa da shugaba Muhammadu Buhari.

 A sanarwansa jiya Zuckerberg ya baiyana cewa wannan kari zai farfado da bacewan wa'ennan yaru-ruka a idan duniya. “Facebook is now available in more than 100 languages — with more than one billion people using a language other than English! Today we added Hausa, Fula, Maltese and Corsican.” “Our community makes this possible. Over the last decade, hundreds of thousands of people around the world have worked together to find the right translations for words and phrases in the Facebook interface. Because the idea of a “Like” in English may mean something different in Arabic or Japanese.”
"For people to share what matters to them and see what matters to the people they care about, they need services available in a language they know. Some of the languages we’ve added don’t have meaningful presence on the internet.” “Others, like Corsican, are in danger of disappearing altogether, according to UNESCO.”
Ya karasa da cewa “So thanks to everyone in our community for helping us hit this milestone of 100 languages! We’ll keep working to open up our community to everyone – no matter where they live or what language they speak.”

Hausa da Fula (wato Fulani) a turanci ana kiransu Chadic language (reshen Afroasiatic language family) da non-tonal languages wanda akwai mutane sama da miliyan hamsin (50m) masu magana da harshen a sama da kasa 20 dake nahiyan afrika.

Idan za'a iya tunawa Zuckerberg lokacin ziyaran sa Nijeriya ran talatin(30) ga watan Agusta, sa'ilin ganawa da masu amfani da sarrafa na'uran comfuta a jahan Legas, yayi alkawarin yin amfani da yarukan Najeriya a dandalin sadarwa na Facebook.  Zuckerberg also reiterated this resolve to make the platform available to people no matter where they are on the globe.