Thursday, October 13, 2016

LABARI DA DUMIDUMINSA!!!: An sako 21 daga cikin 'Yan matan Chibok wa'enda Boko Haram suke garkuwa da su




21 daga cikin 'Yan matannan na Chibok da yan boko-haram sukayi garkuwa da su, an sako su
Wanda wasu kafofin yada labarai sun rawaito cewa hakan ya biyo bayan sake wasu daga cikin 'yan uwansu da gwamnatin Najeriya take tsare dasu
Amma gwamnatin Najeriyan ta bakin ministan yada labarai sun musanta hakan. 
Tuni dai aka deba yan matan a jirgin sama zuwa Maiduguri dan duba lafiyarsu 

No comments:

Post a Comment